shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Monday 27 July 2015

QARIN********JINI--12

qarin-jini.jpg

QARIN JINI 12

Tagayawa iyayenta ta gano dream guy dinta ba
mutum bane aljanine ta kawo dalilajnta na hakan
kuma tace zata koma school kowa yaji dadi
ganin ita dakanta tagano abinda ake gayamata
shekara kusan hudu da suka wuce haka ta
tattara kayanta sai U.S dan chi gaba da
karatunta bena taji dadin dawowar khair school..
Oumulkhair tana tafiyarda rayuwarta cikin qunci
amma a boye bawanda yasani haka A.A shima
yana tafiyarda rayuwarsa shikin qunci da zafi da
radadi da azaba irin na soyayyah amma tin da
yadawo bai yiwa abokinsa aliy maganar dream
baby dinsa shima aliy bai masaba iya tunanin
aliy anyiwa A.A maganine da yaje gida shiyasa
bai taso masa da maganarba....
Kwana tara da dawowar A.A daga naija yay karo
da dream baby dinsa wacce yasakawa suna
aljana a ransa.. tabbas itace yaganeta da yake
ance aljanu sunada sauri tabishi naija, yadawo
nanma ta biyoshi amma koda aljanarce Wllhy
yanason ganinta kullum, shi tama shiga jikinsa
yafiye masa rahama yasan yana tare da
aljanarsa amma ina.. haka itama data ganshi
yanda yay tunani haka tay tunani qarshe tace
yashiga cikinta yafiye mata kwanciyar hankali
akwana atashi har sun saba da ganin junansu
wanda sun saka lokacinda koda basuda lecture
daya zaizo yabi ya wuce dan kawai suqa juna
bena tanason tayi gulma amma natakamata birki
kuma tana fuskantar wani abu sabida Lallai
Wannan pic din da yake dakinsu shine
mutuminda suke haduwa dashi kullum wanda
tun lokacinda ta fara ganinsa tagayawa khair
amma khair taqi aminta, yanzu sun dan rage
mafarkin juna sunga juna a zahiri kuma kowa ya
gane dayanshi. Ba abinda yake qara
tabbatarmusu da cewa aljanune sai duk
lokacinda daya ya fito to dole sai yaga daya a
hanya wanda idan ba aljaniba wazaisan randa
kake fita kullum da lokacinda kake dawowa yau
oumulkhair ta dauki alwashin cewa qarfe biyar
na safee zata fito idan ma aljanine ko mutum
sai ta gani kuma idan taganshi wannan lokacin
to koda kuwa zai kashetane saita yi mishi
magana.. abinka da jini daya A.A ma ya yanke
wannan shawarar yau zai fito kuma idan yaganta
sai ya mata magana.... da qarfe biyar dukansu
sunfito kowa ya biyo hanyar da yasaba biyowa
haka kuwa tariqa jin gabanta na faduwa idan
taganshi yanzu anya kuwa zata iya yimasa
magana? kanta a qasa tana wannan tunanin taji
tayi karo da mutum tangal tangal kamar zata
fadi ya riqota ya rungumeta....
Share:

0 comments:

Post a Comment

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive