shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Sunday 26 July 2015

WACE CE********ITA? 84

computerimages1.jpg

WACE CE ITA.. ??84
Na ABBA GANA
Bayan ya kwantane Ya nace saita mai tausa
gata bata iya tausaba haka dai tayi ta dannawa
tun yana wash wash har dai baccin gaskiya ya
kwashe shi, tana tabbatar da yayi bacci ta janyo
bargo ta lullubeshi, ta zauna akan madubi tana
kallonsa, tana tunani,
Dama ana cewa namiji daidai yake da jinjiri idan
kana mai abinda yakeso to ka gama dashi,
saidai ita kam nata mijin mayen mutane Allah
dai ya shirya matashi hakadai tayi ta tunani...
chan ta tuna da maman Nargees tayi sauri taje
Palo koda taje ta hada kayanta bayan ta gyara
palon, iffaat ta kalleta Dan Allah kiyi haquri
wallahi na manta kin dawo! Ya naga kin hada
kaya ina xuwa??
Zani gida mana aikina ya qare gashi tun ba'aje
ko inaba har an fara mantawa dani, iffaat tayi
dariya tace wallahi ba komai mukeyibafa ! nace
wani Abu kukeyi?
Naji dadi sosai wallahi nan dai maman Nargees
ta qara bata wasu shawarwari sannan tace duk
da haka ta riqa ja masa aji ba komai bane jiki na
rawa zata masaba, tayi dariya taso ta bari
farhaan ya tashi ya sauketa amma tace ya gaji
kuma ta hanata itama ta kaita wai idan ya tashi
bata ba zaiji dadiba, uhummm maman Nargees
dai ta gyara aure sosai ta tafi...
Bayan maman Nargees ta tafi iffaat kayan da
aka shigo daso ta musu muhalli bata budeba
Dan tasan bata aikesaba!!
Ta gaji Dan aikinda tayi ta zauna tanata tunanin
yanda xuwan farhaan ya chanza ta tayi
murmushi tasan dai har yanxu bazata iya bari
suyi wani abubua Dan tsabar kishi irin nata, bari
tayi wanka har zata shiga bayi sai tace bare taje
S.P ta dauko Yar figaggiyar rigar wankanta ta
saka taje ta fara wanka,.
Ashe farhaan ya tashi yana kallonta ta window
yana murmushi yanda take wasa da ruwa kamar
kifi, Yaji bari yaxo shima ayi dashi tana cikin
ruwan kawai jin tayi mutum ya fado ciki da yake
tafi shi iyawa shi farkon ruwan yake tsayawa ita
ko har gurin xurfin take tafiya..
Share:

0 comments:

Post a Comment

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive