shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Monday 20 July 2015

WACE CE *******ITA? 60

computerimages1.jpg

WACE CE ITA.?? 60
Na ABBA-GANA
Iffaat miyasa kike min hakane? Koba komai ni
Dan uwankine tun kamin mu hadu da margayiya,
kuma naxo na auri yayarki, kina tunanin kodan
wannan ai bai dace ki riqa min wani gani ganiba,
ki tuna kin min laifinda ya dace na hukuntaki
amma na gyaleke na yafee miki..!
Anti masifa madam iffaat ta watsa mai kallon
banza hadi da wata uwar harara! Laifin me na
maka oga? Wato ma ni na maka laifi ko?? Ka
manta chin mutuncin da kake yiwa Yar uwata?
Kamanta wulaqancin da kake mata?? Ka manta
yaudarar da kake mata?? Sannan duk ka shuresu
kaxo kana cewa ni na maka laifi?? Ta daga kai
tayi karo da hotonta ita da Suhaila sun rungume
juna suna dariya. Hawaye ne suka wanke mata
fuska tayi missing din Yar uwarta abar sonta,
farhaan ya kamo hannun iffaat yana zaune iffaat
Dan Allah ki yafemin! Nasan ban kyautawa
Suhaila ba ko kadan, wallahi sai yanxu nake
ganin irin rashin kyautatawar Dana mata idan
kika yafemin tamkar itace ta yafemin ta kasa
kwace hannunta daya riqe batace komaiba.!
Tayi ajiyar zuciya ta karbe hannunta, ta zauna
har ya qare surutansa batace masa komaiba,
wallahi iffaat ina tsananin son Suhaila, ji tayi ya
daba mata wani gwaho a zuci har saida ya
gane. Nasan baxaki yardaba amma gaskiyane na
fada miki, ya gaji ya tashi Ya qara wuta..
***
Iffaat yan mata result ya fito ana kiciniyar
shigarta jami'a ta sami damar shiga cikin nasara
an bata course dinda takeso kuma.
Dai dai lokacin auren farahnax ya matso sai
shirye shirye suke qawayen amarya, komai itace
gaba itada Yar baqa sai iyayi suke, anyi auren
farahnax lafiya ankai amarya Gidan mijinta da ke
abuja, iffaat dai kam kullum sai tayi sabon
saurayi amma ko kallo Basu ishetaba karatun ta
ta saka gaba.!
Ranar umma tayi rashin lfy sunje dubata itada
mama da maman suhaila, umma ke tambaya ta
yaushe zatay aure? Ko sai ta samo mini mai
saida ruwa irin na dijee, akasa dariya kunya ta
kamani na tashi na shige lanbu don demo
abincina na da na barsu su nan.....
KU BIYOMU DON JIN ABINDA IYAYEN
WAYANNAN YARAN ZASU TATTAUNA AKAI.
Share:

0 comments:

Post a Comment

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive