shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Sunday 26 July 2015

WACE CE*******ITA? 77

computerimages1.jpg

WACE CE ITA..??

77


*********by*********

muhd-Abba~Gana

whatsapp=09039016969


call=09039210365






Ta je gurin yansanda ta sami babban su tace
tanason yan sanda hudu ya tambayeta dalili
batasan abinda xataceba tace wanine yake bata
mata qanwa kuma ta rabasu sunqi rabuwa shine
takeson akama- matasu duka biyu taga kamar
baxasu bataba tana dubawa sai taga gun cirar
kudi anyi Sa'a ATM yana cikin jaka ta chiro kudi
tazo ta miqewa Dan sandan jiki na rawa ya
karba ya bata kwalawa hudu tace kuma kada
abada belinsu karma a bari suyi magana taje
tanuna musu gun tayi sauri ta dawo skull,
policawa kuwa sun cika aikinsu suka kama
farhaan da budurwarsa dama iffaat tace kada a
sakeshi kuma kada a sauraresu dukansu sai taxo
gobe zata karbesu kuma kada a bari yayi
magana da kowa!! farhaan kam Dan baqin ciki
har kuka yakeyi mi yake faruwa dashine tunda
yake ba'ataba kamasahiba sai yau an
wulaqantashi ba kadanba.. tsanar bariki ta shige
mai zuciya yayi nadama, yayi yayi abari yayi
magana amma ina sunqi kulashi tunanin sa daya
iffaat yanda zata kwana ita kadai..! Uhum,
itakam hankalinta kwance tanajin dadi koba
komai tamai rashin kunya da safe ta chaba ado
na gani na fada ta saka kayanda ita kanta tasan
tayi da saka glss dinta ta wuce skull bayan ta
fito lecture taje gurin yansanda, tace yazo beline,
aka fito da farhaan da matar tace a maida matar
sai an qare case din farhaan aka maida matar
wata jaka da ita sai jalkuna, yana ganinta ya
rude ya ma rasa abinda zai fada kamar gaske
tace ma yansanda Dan Allah a bata belin sa
mijintane bazai sakeba ayi haquri.!! ya kalleta
cike da mamaki iffaat waya gaya miki inanan?
haka kawai ya samu damar ce mata..! tace naji
a jikina kaje abinda ka saba an kamaka.! Ta
kalleshi but so happy wallahi Allah ya qara
maganin irinku kenan masu bata yayan mutane..
Sosa kai yayi, police din yace kai kanada
wannan baby mixakayi da waccan ashawon
kalleta haddadiya da ita kunya ta rufe shi da
haushin dansanda ina ruwanshi da matarsa.. ta
cika takardu aka saki farhaan sun fito ita dashi
ta kalleshi ta nunashi da hannu, kalleka Dan
Allah namiji har namiji amma ba halin kirki.! Tir
da hali irin naka, idonta suka ciko da kwalla
amma da yake ta saka glass sai baxai ganiba
nayi nadamar kasan cewa tare dakai a matsayin
matarka. Kullum cikin tunanin kana ina mi
kakeyi!!? kallonta yake tamai kyau iffaat baby ce
shima yasani kullum qara cika takeyi tana wani
fresh murmushi yayi ya janyota jikinsa ya
rungume yana bata haquri, tayi tayi ta kwace
kanta amma ta kasa sai ta barwa Allah.......
Dagyar Tasamu ya saketa hawaye ta gani a
idonsa tausayi ya bata, ta bude mai mota ya
shiga itama ta shiga taja suka tafi,mamaki yake
ya akayi ta iya mota? Waya koya mata? waima
waya gaya mata yana gurin baiso ta saniba
Sam har suka Isa gida bata kalleshi ba tana
tauna chewing gum a hankali suna Isa gida
kuma sai yaga motarsa...sa...mu hadu a part na gaba




Muhd-Abba~Gana


wwww.abbagana.pun.bz
Share:

0 comments:

Post a Comment

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive