shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Monday 27 July 2015

WACE CE*******ITA? 91

computerimages1.jpg

WACE CE ITA..?? 91
Na abba gana
Abin sai Wanda ya gani, farhaan har tausayi
yake bani wai wannan kudin da ya kashe duk
Dan cika umurnin Mrs purhuuun ne, anyi komai
cikin jin dadi da kwanciyar hankali su mama kam
sai fada sukeyi wannan bidi'a haka aure na
Neman shekara amma sai yanxu ake wani
qaqale qaqale iffaat kam taji dadin komai d
farhaan ya mata hatta kayan aure saida ya mata
sabbi akwatuna kamar dai sabuwar amarya koda
ai sabuwarce tunda har yanxu, wane yare da
sukecewa ((dast na khurde )) budurwar kenan
wacce batasan mazaba,
An sallami kowa cikin aminci inda amarya da
ango suka dawo gidansu farhaan kam hadda
shan maganin qara qarfi irin yau za'a suburbudi
iffaat...
mutuniyar kuwa ko a jikinta Dan tasan batada
tsarki, su farhaan anxo ana lalabe lalabe iffaat
ta dakatar dashi ta hanyar gayamai batada
tsarki kuma ta gaji ya barta tayi bacci, ga injin
dinsa ya riga yadau zafi, farhaan Dan takaici ya
rasa abinda zaiyi sai daukar key yayi ya fita yaje
kozai samu gunda xaiyi aiki yanda yayi tsingau
dinnan, iffaat ta gane ina ya nufa amma Sam
bata kulashiba.
farhaan bayan ya tafine yaje kuma yakasa
Neman matan banxar, haka ya samu daki ya
kwanta yanata juyi har bacci ya daukeshi bai
farkaba sai guraren 3 Subhanallahi, ya tashi da
sauri ya dawo gida koda yaxo ya tarar da iffaat
zaune tana kallo abin ya bashi mamaki kallon
iffaat cikin dare....
Share:

0 comments:

Post a Comment

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive