shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Monday 27 July 2015

WACE CE*******ITA? 94

computerimages1.jpg

WACE CE ITA..??94
na ABBA GANA
kuka take tamkar ranta zai fita,
Yaxo yana lallashinta yana bata haquri ya samu
ya mata wanka da gashin jiki yayi toweling dinta
ya kawota daki gaskiya taji jiki ba kadan ba
bakinnan nata haka ya mutu murus kamar ba
itaba, ba'ajima ba sai xaxxabi, farhaan shi
kanshi yasan bai mata dakyauba yama manta
sabon shigace an saba da masu wakeken abu
shiga daya kamar an kada guga a rijiya, wannan
kam a tame take fam shima da gyar ya samu
shiga, ko Suhaila ma kusan haka take but na
iffaat yayi yawa,
Ya kira Dr. su yamai bayani ya kawo mai yan
magunguna ya tayar da ita ya bata taqisha yayi
yayi amma taqisha sai rawar dari take ga
xafinda takeji a gurin, itakam ji take kamar ma
ya yageta, farhaan dai anyi jinyar iffaat bata mai
magana Sam, ko kallonsa ma batayi idan yaxo
rufe idonta takeyi yaxo yayita surutansa ya gaji
ba amsa...
Kwananta uku a kwance ko lecture bata xuwa,
ranar na hudu ta tafi skull, bayan sun fito lecture
ta hadu da armiya'u suna tadi armiya'u dai
kullum maganarta daya a kyautatawa miji a sha
Abu Dan qara ni'ima, iffaat ta kalleta, ke kullum
xance daya abinda ko dadi babu! Armiya'u ta
kalleta tayi murmushi yarinya baki maida
hankalinki bane abinda kawai zance miki wallahi
so sweat, iffaat kam bazata iya fadar cewa sai
yanxu ta shigo system ba sai ta basar da
maganar...
Ta dawo gida taga farhaan zaune batako
kalleshiba ta wuce daki tayi wanka ta fito taje
tayi girki, ta kawo mai yace dauke abinki
baxanciba kamar bataji mi yake fada ba ta kama
hanya ta wuce abinta janyota yayi da qarfi nace
ki dauke baxanciba, kallon mamaki tamai taga
yanda ya daure fuska aranta tace ai tunda ka
biya buqatarka shikenan banida daraja. har
zatayi magana kuma sai ta fasa da duqa zata
dauki abincin farhaan ya janyota wato daukewa
zakiyi ko? Bazaki tambayeni dalilin yin hakaba,?
Haba iffaat miyasa kike min hakane? kuka ya
kubce masa iffaat miyasa kike min hakane
eeeh ? Kullum kina azabtarda zuciyarda ta
damfaru da qaunarki, Dan kawai Kinga na damu
dake matseta yayi sosai jikinsa itama dai
hawayen suke xuba a idonta, ta fara magana
tana kuka basai na kawo mukuba kawai akan
Neman matanshine shi kuma yace tuni ya daina
koda bata aminta 100% ba amma taji ta
gamsu....
Share:

0 comments:

Post a Comment

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive