shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Monday 27 July 2015

WACE CE*****ITA? 90

computerimages1.jpg

WACE CE ITA..?? 90
Na ABBA GANA
Ya biyo ta Palo tana sauraren waqarda kusan
kullum saita saurareta koda waqar hausa bata
burgeshi amma har ya haddace wannan wai
kuma baiti dayane yakejin tana maimaitawa
kullum shine na badi ba rai soyayyah jigon
rayuwa ana cewa " itadai soyayyah maiyi bai
samun sauqi, a jini take yawo wasu gunsu tana
hanin aiki, na shiga cikinta ta xafar tamkar doki,
na shaida sone mahadi gun rayuwa"ya kalleta
yayi murmushi iffaat sarkin rigima normal
xatamai duk abinda yakeso amma da xaran ya
buqaceta sai taqi, ya zauna kusa ida ya daura
kanshi akan chinyoyinta yana wasa da jelar
gashinta, yace yakamata amin tafsirin wannan
baitin waqar kullum shine a bakinki tun kina
qarama nakejin kina yinsa, tace kace dai tun ina
Yar aikinka nakeyinsa, tayi murmushi, nidai abba
da zasu ce na musu tafseer din wannan baitocin
waqar da zanyi page 100 dashi amma basu bani
damaba, iffaat ya kira sunanta ta kalleshi mi
yasa kike guduna? Tace gudu kuma? Yace eh
mana, tayi murmushi tace Sabida lokacin auren
mu ba'ayi su dinner, su party su lunching ba
wani Abu da akayi kaga kuwa kamar ba'ayi
aurenbane ya miqe zaune yanxu kinason ayine?
Tace eh ayi, shine matsalarki?? Eh to yanxu dai
shine na farko, yayi murmushi wallahi duk
abinda kikeso xa'amiki ya miqe zaune ya shiga
dakinsa ya kira abokinsa wannan da iffaat tayi
wa fitsari farhaan yace monkey din gidansune,
yamai bayanin komai kuma yana son ayi komai
cikin satinnan..
Bayan kwana biyu farhaan ya kawo mata IV
yace ta rabawa qawayenta taji dadi sosai ta
shiga rabo, duk Wanda ya tambayeta ba tayi
aureba sai tace na jin dadin aurene wannan.
tayi qayyar mutane farhaan ma haka su umma
dai kam saidai su saka musu ido Dan sunga abin
nasu wasane farahnax taxo su ZZ duk an hallaro
Yar baqa ma haka hatta su dijee da rukayya
ba'abarsu a bayaba.....
Share:

0 comments:

Post a Comment

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive