shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Sunday 19 July 2015

WACE CE*****ITA? 51

computerimages1.jpg

WACE CE ITA..?? littafina 3 kashina 51
by
Abba~Gana

Duk sukayi tseet principal taja su ZZ aka Basu
punishment mai tsanani dama ansha kawo
qararsu gaskiya sunji jiki ba kadan ba ga duka
ga uban aikinda aka sakasu, duk sun kamawa
iffaat mutunci sunqi mata magana, aka tashi
suka kama hanyarsu itama tayi banxa dasu.
Gobe sukazo nan ma gaba sukeyi sun shirya
mata sharri da zataci duka amma bata saniba
tazo ta musu magana sukayi banza da ita har ta
juya sai Zumar tace ke banza ce wallahi, jiya
shine kika gudu kika barmu, mufa duk wani
hanyar dojewa mun koya miki amma ke baki
koya mana komaiba kalli Dan Allah jiya yanda
aka lallasamu, ta nuna mata hannunta dayasha
bulaloli.
iffaat tayi dariya son ranta sannan ta Basu
haquri suka fara tambayar ta ya akayi daga
saman bishiya ta wuce clss? Harda baba sajeen
aka saka yahau bishiya amma baki ba labarin ki
tayi dariya sosai lallai bakusan iffaatu Yar
mamaba nan ta Basu details yanda tayi sunata
mamaki lallai wannan yarinyar mayyace, kuma
hartashiga class malamin bai gantaba......
Sun shirya mata sharri ZZ kenan sun hada mata
gadar zare sukace sujee baya, sunje baya kuma
an hana xuwa wajen da yake iffat bata taba
zuwa gurin ba, kuma batasan an hana zuwa
gurinba suka turata sukace suna zuwa, har ta
shiga sai kawai ta hango bishiyar mangoro ya
nuna tayi murmushi haba Ashe dadi suka turota
tasha tuni ta haye bishiya ta fara tsinko mango
tana saman bishiya kawai sai taji maganar su
da wani malami wallahi tananan kullum nan
take zuwa mun gaya mata an hana zuwa tace
ba ruwanta. yanxu ma mungaya mata zamu
fada muku tace sai dai a kasheta, kaji mugayen
qawaye....
Iffaat tanajin haka tayi tsanda daga saman
bishiyar tahau garu ta dira a toilet, ta barsu a
gurin, taje da gudu ta kira principal tace tana
bayi taji maganar mata da maxa a bayan skull
principal taje da sajeen koda akaje aka gansu
duk sun cire hijabi suna Neman ta wai ko ta hau
bishiya coz ta gaya musu ta iya hawa bishiya ko
wace irikuwa.
jikinsu ya fara rawa ganin principal tana zuwa ta
fara yiwa Malaminda yake tare dasu fada mi
yaxo yi da yayan mutane anan bayan an hana
zuwa anan tasa aka tafi da su ZZ office.. iffaat
tayi wata dariya ta musu gwalo aranta tace
wallahi saidai Ku wahala duk case dn dana shiga
a duniya zan iya fitardakaina yanxu ya rage naku
ta kakkabe hunnu ta qara gaba.....
Muje zuwa.
Share:

0 comments:

Post a Comment

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive