shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Monday 20 July 2015

WACE CE*******ITA? 63

computerimages1.jpg

WACE CE ITA..??

63

na ABBA-GANA
Tun daga ranar ta kamawa su mama mutunci ta
daina musu magana tadaina chin abinci ba
ruwanta dasu ita dole fushi, anyi sati biyu da
maganar sai ranar taji su yy da mama suna
maganar, ana maganar daurin aure kuuut saidai
wata ba itaba, ta miqe tsaye ta riqe kunkumi ta
fara shawara da zuciyarta yanxu ita iffaat har
sun isa su mata auren dole? Waima...! Idan ta
saka musu ido zasu aurar da itane, su Basu
damu da damuwartaba, abinda ya fado mata
kawai ta gudu, kai guduwa ba jarumta bace, duk
macen da za'ayiwa auren dole ta gudu ba
jaruma bace,so bataso ta gudu a ganinta ba
jaruma bace duk wani tunani sai taga bai dace
da itaba, nidai Abba gana zaune nayi ina kallonta ina
jiran muga abinda zata aikata, amma ga dukkan
alamu ba wani Abu da ya rage gwagwalwarta
bata aiki, sai fashewa tayi da kuka..
Yanda ta tsani halin Yy farhaan ko sonsa zai
kasheta bazata aureshiba, tanada mahaukacin
kishi
Tayita tuna yan matan farhaan din da yanda
yake musu ta runtse ido da qarfi ta daki madubi
tace Nooooooooooo, ta na kuka tana dukan
madubin duk ya yayyanke mata hannu, ashe su
mama sun jiyo mama ko a jikinta, Yy amin ne
yaxo gunta da sauri ya riqe hannunta duk ya
yayyanke, ya yiqeta ya kalleta yaga yanda ta
rame tana juyowa ta fada jikinsa tana kuka, tana
cewa Yaya ka taimakeni wallahi banason sa Yy
Ku aura min wani not Yy farhaan, yace to
shikenan kiyi shiru zamuyi magana da mama,
dagyar ya samu tayi shiru ya dauko first aid
yadan gyara mata hannun ta ta ta yayyanke, ya
jata da hira har tadan saki jiki, qarshe yace tazo
su fita yawoooooo...
muhd-Abba~Gana
www.abbagana.pun.bz
Share:

0 comments:

Post a Comment

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive