shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Sunday 19 July 2015

MUHIMMIYAR FADAKARWA GA MATA MASUYIN CIKIN SHEGE.

vampire2.jpg

img-20150520-133104.jpg

MUHIMMIYAR FADAKARWA GA MATA MASUYIN
CIKIN SHEGE.
Yin ZINA Babban Laifi ne, amma KISAN KAI ya
fishi laifi, duk Matar da ta yi ZINA, Kuma har
tasamu CIKI na ZINA, wannan laifi ne tsakanin ta
da Allah, kada ta KASHE Abin da ta haifa, idan
har ta haihu, ta yi wa abin da ta Haifa tarbiyya,
tayi "ISTIGFARI" Tsakaninta da Allah, ta yi Addu'a
ga abin da ta Haifa Allah Ya yi masa albarka,
domin shi ba shi da laifi, idan Allah Mai girma da
daukaka ya so, sai ya kar6i tuban ta, kuma ya
sanya abin da ta Haifa ya zama nagari.
Amma duk wanda yayi KISAN KAI da gangan.
Idan ba wata rahamar Allah ba, tozai dawwama a
WUTA, KASHE JINJIRI kamar KASHE BABBAN
MUTUM ne.
Saboda fadin Ubangiji inda yake cewa:
"WA MAN YAKTUL MU'UMINAN MUTA'AMMIDAN
FA JAZA'UHU JAHANNAMA".
Ma'ana
DUK WANDA YA KASHE RAI DA GANGAN
SAKAMAKONSA WUTAR JAHANNAMA.
ALLAH YA KARE MU, AMEEEEN
Hakama shan GIYA, Haka LUWADI, Haka CACA,
haka rantsuwar KARYA,
Duka wadannan laifuka ne tsakanin Bawa da
Ubangiji, idan Mutum ya TUBA Allah zai yafe
masa.
Amma hakkin tsakanin Mutum da Mutum, lallai
Mutum ya nemi GAFARA wajen Mutum Daya
zalunta, sannan Allah Ya yafe Masa.
KUMA BA'A SAMUN SHEGE A GIDA, IDAN MUTUM
YANA MATA 2 KO 3 KO 4 YA DAUKI KWANAN
WATA YA BAWA WATA, KOTA SAMU CIKI A
WANNAN SADUWAR BA SHEGE BANE, SAIDAI
KAWAI ACE YA ZALUNCI MAI WANNAN KWANAN.
SAI YA NEMI AFUWA TA YAFE MASA.
KUMA YIN ZINA DA MACE BAYA HANAWA A
AURETA, KODA TAYI CIKIN SHEGE TARE DA
WANDA YAYI NIYYA ZAI AURE TA, SUN AIKATA
ABIN DA ALLAH BAYA SO, YANZU KUMA ZA SUYI
WANDA ALLAH YAKE SO, SAI SU TUBA, TARIKE
DANTA TA GAJE SHI YA GAJE TA KO 'YAR,
AMMA SHIDAN BAZAI GAJI WANDA AKE ZATO
SHI YAYI MATA CIKIN BA, IDAN HAR ZA A YI
AURE, BAYAN HANKALI YA DAWO MUSU SAI TAYI
"ISTIBRA'I".
{WATO JINI UKU}
TANA DANA SANI MIYAGUN AYYUKAN DA TAYI
TANA ROKON ALLAH YA GAFARTA MATA,
TAZAMA CIKAKKIYAR BAZAWARA, SAI YASHIGA
CIKIN ZAWARAWA, KOTA AURE SHI, KOTA AURI
WANI".
TO MALAM IDAN CIKIN NA 6ARAYINE YAYA
KENAN ???
Amsa.
IDAN 6ARAYI SUKA SHIGA GIDA, HAR SUKAYI
ZINA DA MATAR GIDAN, TO LALLAI TAYI
"ISTIBRA'I KAFIN MIJINTA YA SADU DA ITA,
DOMIN MAI YIWUWA TA DAUKI CIKI, KUMA KADA
MIJIN YA SADU DA ITA, IDAN SHI MIJIN BAISAN
6ARAYI SUN SADU DA MATARSA BA, HARYA
SADU DA ITA, TO "ISTIBRA'I YA FADI, SAI A
BARWA ALLAH HUKUNCINSA.
ALLAH SHINE MASANI".
Share:

0 comments:

Post a Comment

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive