shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Monday 27 July 2015

QARIN**********JINI---21

qarin-jini.jpg

QARIN JINI 21
Kowanne yai deeef kamar ruwa ya cinyesu, na
tsawon lokaci abdul ya daqo kansa karo na biyu
yasake tambayarta miyasa tace masa dream
guy? batace komaiba, ya tallabo fuskarta wacce
take cike da hawaye da jan ido na ruwan
barkonon da tasha ya kafamata ido, ido cikin ido
har saida dukansu hawayen da suka maqale a
idonsu suka qarasa qanqarowa, ya matseta qam
a jikinsa yana shinshinar qamshin jikinta har
yafara fita hayyacinsa, ta dawo dashi ta hanyar
tambayarsa miyasa kacemin dream baby!,
yasaketa ya zauna dai dai yana kallonta yafara
bata labarin cewa tun wata faduwa da yayi a
AYNN US kaishi ya daki wani qarfe aka kaishi
asibiti tun da yaji sauqi ya fara mafarkinki kala
kala, da haukarda aka cinna mishi, har ana cewa
aljanace ta shafeshi duk akanki da irin azabar da
yasha dss akanki na baro AYNN nadawo gida
nigeria, amma ina dawowa naija sainayi karo
dake bayan na baroki US, abin yabani mamaki
matuqa, haka na qara komawa US nanma
naqara ganinki anan natabbatar da cewa ke
aljanace, sai ranarda kika mareni kina min
magana na tabbatarda cewa ke mutum ce ba
aljanaba, nasha azabarda bantaba tunanin
samun mafita akantaba!, nay alqawarin ko nayi
aure bazan taba hada jiki da wata mataba,
matuqar ba dream baby dina bace, ana saura
sati daya aurenmu nay mafarkinki kinzo kina
kuka mai tsanani kina cewa idan baki aureniba
to zaki kashe kanki!!. hankalina yay matuqar
tashi na farka bacci nacewa yayana nafasa
aurenki, dagyar aka samu nadawo hayyacina na
yarda aka daura min aure dake, duk wani party
da walima bansamu halartar ko dayaba, dan
banajin dadin jikina, wllhy dai dai da rana daya
bantaba tunanin cewa bazan aurekiba kuma
gashi tunanina ya zamo qaskiya oumulkhair
nasoki kamar in kashe kaina akwai lokacinda
idan abin ya mitsoni zanfara kuka tun safee har
zuwa dare baci ba sha sonki ya dade yana
wahaladda zuciyana..!!! Nima kusan abun da ya
faru dakai shi ya faru dani, nan tabashi labarinta
daga accident har qarshe amma ita shekaranta
HUDU tana dandanar azaba shikuma shekara
DAYA, ya tausayamata fiye da kansa sabida shi
shekara daya yayi amma ya yakasance, akan
itada tayi shekara hudu tabbas lamarinsu abin
dubawane to amma miyasa haka ta faru dasu
tambayarda suka hada baki lokaci daya sukace
TO MIYASA HAKAN TA FARU DAMU???...
Share:

0 comments:

Post a Comment

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive