shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Tuesday 21 July 2015

**MAI NEMAN MATA***

banna.jpg

NAMIJI MAI NEMAN MATA ** A nan.ke matar
gidan nake kalubalanta,idan har Mijinki yana
neman wasu matan a waje to,to Wallahi ba ki iya
kissa ba,idan har kin iya kissa to da wahala ya
kula wasu Matan! Matakan da zaki bi sune,kullum
ki kasance cikin kwalliya da tsabta ,da
tarairaya,sannan aduk lokacin da yake a gida ki
dinga manne masa a jiki sannan hanyar da zaki
hana shi wannan dabi'ar shine,idan har mijinki ya
nemi ya kara Aure ki ka hana shi,to kina zaune zai
kawo miki tsarabar HIV/AIDS HAR BEDROOM DIN
KI,Wani namijin ba ya iya hakura da Mace
daya,wani Namijin kuma matar gidan ce,kazama
ba ta gyara jikinta,wata kuma bata iya jure
sha'awar maigidan to anan mijinki zai iya neman
Mata,wata kuma ta iya kissa,kwalliyar,da komai da
komai amma Mijinta manemin Mata ne,saboda
masifa kawai ,ba laifin matar gidan bane,to anan
sai ki dage da Addu'a,da ku biyo ni ref;Namiji A
Tafin Hannunki
Share:

0 comments:

Post a Comment

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive