shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Sunday 19 July 2015

WACE CE*****ITA? 49

computerimages1.jpg

WACE CE ITA..?? 49
Na ABBA-GANA
Ta juyo suka hada ido Subhanallahi sister miya
sameki? Tambayawa kawai tayi batayi tunanin
samun amsa ba, Dan tasan halin mutuniyarta,
cox jiyama da dare ma kamin su kwanta bacci
sun sayar da hali..
Ta miqe zaune Ki bari kawai Yy Suhaila..... ta
bata labarin abinda yanda ta baiwa mama labari,
Eyyah kinji yy farhaan yaba miki sannu Allah ya
kiyaye gaba, sai kuma taji sanyi aranta, nagode
bani mu gaisa, ta karba tana karba ya fara mata
tsiya anya faduwa kikayi ba tsokana kikayiba aka
miki duka?
Tasa dariya. Laaa wallahi aah faduwa nayi, koda
naga yanzu kin natsu kamar bakeba,amma kinfi
kyau da qiriniyafa, tayi dariya sai mu samo miki
miji mu aurar dake kowa ya huta, kar kuma mu
samo ki kashe Dan mutane da rigima, da yake
Suhaila tanajinta itama tayi dariya, Yy Suhaila
karbi wayar ki kinji tsiyar da yy farhaan yake min
ko !?
Ta bata waya chike da nishadi,
Ta shiga bayi ta kalli kanta a madubi taga yanda
ta kunbura kamar rukayyah qawarta ta qauye
Dan haka fuskanta take kamar fulawa ta kwana
ta tashi, tayi wanka ta fito, tanata Jan Suhaila
da hira itadai Suhaila abin mamaki yake bata,
cox tun dawowarta ba ranar da basa saida hali
har ta saba, idan basuyi da safeba tasan kamin
a kwanta sai anyi, dama ita bamai kulawa bace,
haka bata baiwa Abu muhimmanci...!
*******
Tun daga wannan ranar iffaat ta daina fada da
Suhaila idan taga tana wayarta sai ta tashi ta
fice gun mama ko ta danna eir ps dinta tana
sauraro waqoqinta. Ataqaice dai sun daina fada
da juna, bata kula da ita idan tana abinda tasan
zai bata mata rai,
Iffaat itada qawayenta. skull mate dinta zainb
Ibrahim da zainb Umar da ita iffaat Habeeb, da
yake sunan baban farhaan take amfani dashi tun
lokacinda ya sakata makaranta har yanxu.
Zan iya ce muku ZZ sun ninka su dijee iskanci
da rashin kunya kowa yasansu a makarantar
kuma anqi korarsu sai suka hadu da iffaat
Habawa sai abin ya qaru dama iffaat ba bayaba
soyayya ce ta dangwasheta amma yanxu kam ta
gano bakin zaren so bonewa takeyi bata baiwa
abin muhimmanci Sam duk da tana jin zafi cikin
ranta...
Share:

0 comments:

Post a Comment

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive