shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Saturday, 18 July 2015

AURE KOH ZAMAN GIDA? 2

♥♥♥AURE KO ZAMAN GIDA♥♥♥••••••••
•••••••PART 2••••••••••••••••••
…Munci munsha mun hole anan na fahinci
zainab
tanada balaeen saurin sabo kuma akwai tsiwa
da
wasan rainin hankali, Nandanan muka saba da
ita
amma naga tafi maida hankali gurina ko dan
taga
nafi hankaline ohoo..?
Watannmu uku da sanin zainab duk ansanmu a
gidanta tana zuwa gidanmu sosai,Ranar munje
gidanta, Nan nanemi ta bamu labarinta daga
farko
tayi gardama daga baya mitayi tunani ta amince
naso inyi shishigi intambayeta amma sunyi
rayuwa
a iran ko amma sai nafasa nace bari in barta
kawai
maji daga baya...
Tun safee nazo inji gulma nikadai nazo saboda
nasan idan nazo da zeenah khalifa to labarin
bazaimun dadiba, Nayi sa'a tagama aikinta
gaskiya
zainab tanada kazar kazar batada son jiki ko
kadan,
Takawomin fresh milk nashanye, Ta gyara zama
ta
fara bani labari kamar haka.........
Sunana zainab Abdullahi mahaifiyata gurin hai
huwata Allah yamata cikawa, Mahaifina mutum
ne
mara kulawa sosai, Sam bai damu da tarbiyarmu
ba
baidamu da chin muba bai damu da shanmuba,
Gamu mu mu shida ne a gidan ni kadai nake
agun
mamata data rasu sauran biyar din duk yayan
kishiyar mamanmune maza uku mata biyu,Agurin
kishiyar mamata na girma, kishiyar mamata
mutumce wacce batayi dan Allah idan kikayi
mata
zatamiki idan baki mataba to bazatayi
mikiba,Amma
bata cutar da kai sai ka cutar da ita, Tana
dauramin
tallan kayan miya ranar da nasiyar to zamuji
dadi
idan kuwa yayi kwantai to bamu ba abinci sam
saboda da dan ribar da take samune take bamu
abincin safe dana rana, Nadare kuwa baba yake
bayarwa, Bata ta6a dukanaba kuma bata cika
yimin
fadaba amma tanacin uban yayanta sosai nice
babba agidan, Banta6a sanin hanyar makarantar
bokoba balle ta addini har nakai shekara goma
sha
daya bana karatu sai yawon talla, Ina sha'awar
boko
sosai inada wata qawa wacce muke yawon talla
tare da ita amina s bawa, Ita tana dan boko ta
bani
littafinta daya tafara koyamin A B C D.... Ina
ganewa
sosai saboda inada hazaqa duk ranarda muka
saida
kayan miya da wuri to ranar zamu zauna muyi
boko
wasa wasa har nafi amina iya karatu sai tafara
jin
haushi saboda musun da nake mata akan
wannan
haka yake tace a'a ba haka yakeba, Haka yake
tadaina koyamin komai ataqaice duk wata
takardar
qosai ta unguwarmu idan nagani sai nakaranta
na
iya hada kalmomin english inkaranta amma
bansan
ma'anarsuba ke intaqaita miki abba duk wani
karatun
indai karantawane ina iyayi da rubutawa.....
Akwai wata rana na fito tallan wara saboda
yanzu
nadaina tallan kayan miya wara nake talla yafi
kasuwa ina tafiya naga wata qatuwar mota baqa
baka ganin waye aciki,Anyi parking dinta a gefen
hanya, Kusan wata daya Kullum sainaga
motarnan
wani yaro yace wai mai motan yace ki kawo
wara
na kalli motan lokacin iya tunanina nasan mai
Wannan qatuwar mota bazai ci waraba, Nace
bazanje, Shegiya matsiyaciya arziki yana kiranki
kina gudu kar kije miya dameni wannan mutumin
duka yake siya yace kikai masallaci....
kukasance tare dani a AURE KO ZAMAN GIDA
part 3
Share:

1 comment:

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive