shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Monday 28 September 2015

KALLO***DAYA-16

kallo-daya.jpg

KALLO DAYA
16



A bangaren hydar kuwa koda suka isa gida baya cikin hankalinshi sbd dama a sanadiyar sonta ya kamuda ciwon xuciya da kirji a haka aka daukeshi sai asibiti emergency aka shigarda shi a rude daddy da mummy suka isa asibiti amma aka hanasu ganinshi sbd yana tareda likitoci Dr ne ya fito yana share gumi ya umurcesu dasu biyoshi a office a haka suka bishi ya fara mgn kamar haka "yallabai danku yana cikin mawuyacin hali idan baku sama mashi abunda yakeso ba xuciyarshi tana gab da bugawa inna lillahi wa inna ilaihi rajiun shine Kalmar data fito daga bakin daddy mummy kmh hannu ta aza a katareda rushewa da kuka daddy neya rinka bata baki har suka isa dakinda hydar yake duk ya rame ya fita kamanninshi a haka harya farka yana kallonsu daddy ne yayita tambayarshi akan abnda ke damunshi amma baice komai bh har suka gaji.satinshi biyu aka sallameshi bayan dr ya gindiya mashi sharudda .



www.abbagana.pun.bz
Share:

3 comments:

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive