shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Thursday 24 September 2015

KALLO***DAYA-5

kallo-daya.jpg

KALLO DAYA
5


WANENE HYDAR?
Asalin sunanshi Aliyu hydar dana farko a gurin alhaji Mahmud Ahmad mai naira babanshi hamshaken mai kudi neh yana sana'ar shigoda motoci daga kasashen ketare ya mallake kamfanoni samada ashirin shi kanshi baisan iya adaden dukiyarshi ba mutum ne mai kyakkyawar xuciya,taimakon talakawa, da kuma marayu, Sabanin matarshi hajiya halima macece mai tsananin jidakai,izza, da kyamar talaka ta tsane talakawa batason kowa ya rabesu wannan kenan 'yan asalin garin kanone dukansu zamane ya kawosu a kaduna babban dansu hydar, hydar yaro ne dan kimanin shekara 30 dogone mai cikar zati da kamala farine tas yanada manyan idanuwa dara dara masu rikita 'yan mata ko yaushe a lumshe kamar maijin bacci yanada dogon karan hanci da lips masu kyau pink yanada kwantacchiyar suma mai kyau tamkar larabawan Ethiopia ,idan yayi murmushi kumatunsa sukan lotsa saidai hydar miskili ne na karshe da wuya kaga murmushinshi akwai tsare gida hydar kenan akwai farin jinin 'yan mata amma ko kallo basu isheshi bah hydar kenan yaro ga kudi ga kyau uwa uba ilmi yayi karatunshi a oxford uni dake london tun yana karami yake shaawar aikin soja gashi yanxu har yakai matsayin captin duk da karancin shekarunshi.kanwarshi daya mai suna munira kawar hanadi yayinda jafar da hydar suke aminan juna duk da halinsu ba daya bah kasancewar shi jafar akwai shi da surutu da barkwanci sabanin hydar.wanñan kenan .
09039016969
Share:

1 comment:

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive