shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Tuesday 21 July 2015

KARIN NI'IMA GA MATA. (mata kawai)

bana.jpg

KARIN NI'IMA GA MATA.
Tabbas mace komai kyawunta idn bata da ni,imar
jiki to bata iya gamsar da mijinta, dole ayi mata
kishiya, to amman ni'imar mace ya dan ganta da
irin nau'in abincin datake ci.
Amman ma tsalar itace basa tuntubar masana
dan basu haske saidai kawai suyi ta sayan
magun gunan yan kasuwa wanda basa dadewa
jikinsu wasuma basa aiki.
Ga duk macen dakesan samun ni'ima a jikinta
tota liqewa wannan sinadarin.
Kuma ana hadin ne da dare idan sun jiku da safe
akesha.
1. Asamu kan kana (water milon) meyashi se a
fafe samanta da wuka ayi mata kofa.
2. Asamu kanumfari (Clave) a dakashi a zuba
acikin kan kanar.
3. Asamu dabino a nikashi a zuba a cikin
kankanar.
4. Kwakwa (coconut) kwallo daya a fasa ta a
zuba ruwan cikin kan kanar sannan kwakwar ma
a nika ta a zuba cikin kankanar.
Sai a rufe kankana saida safe sun jiku sai uwar
gida ta shanye ruwan tas sannan ta cinye
kankanar.
Zaki bawa kawarki labari.
Anaso mace ta yawaita wannan abun zatai kima
da martaba ga mai gidanta.
Kila ma megida ya baki kyautar jirgi saida safe
ayita rigima.
Wallahi Insha Allahu duk wacce tayi amfani da
wannan sinsadarin zata yaba kuma zata kara
yiwa Allah godiya.
Share:

5 comments:

  1. WANNAN SINA DARIN YAR UWA KI GWADASHI DANYANA DA KYAU SOSAI NAGA AMFANINSHI

    ReplyDelete
  2. YAR UWA GWADA KIJI DADINKI BA SHAKKA AKWAI AMFANI..

    ReplyDelete
  3. Mun gde da wnnan gudunmuwa taku allah ya karo basira

    ReplyDelete
  4. Gaskhya mugode allah yaqara basira

    ReplyDelete

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive