shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Tuesday 21 July 2015

KIGYARA KANKI

baana.jpg

Yanda Amarya ya kamata ta kasance. ranar da
za'a
kaita dakin Angonta
*************************************
Yanada kyau Amarya tayi fesss da ita tayi kwalliya
sosai tayi tsaf-tsaf
Sannan tayi duk wata Addu'a da ta iya don kare
kanta daga shidanu
Musamman ya kamata Amarya ta karanta
Qulhuwallahu Ahad, da Falaqi da Nasi, da Ayatul
kursiyyu, da Amanarrasulu da sauransu
Bayan duk ta karanta wadannan a gidansu kafin a
kawota gidan miji da niyyar kariya daga shaidanun
mutane da aljanu!, to yanada kyau ta daura Alwala
irin ta sallah sannan A rankayo zuwa gidan
mijinta,
Bayan duk tayi haka da anzo da ita kofar gidan, to
ta shiga gidan da qafar dama tare da (isti'aza da
basmalah don neman tsari) sannan tayi sallama in
zata shiga gidan koda kuwa ba kowa
Haka kuma ta shiga da dakin nata da sllama in
zata
shiga wanda zata zauna a ciki
To shi ango fa?
______________________________
Shima yakamata ya caba Ado wanda yasan ze
qayatar da Amaryarsa sannan shima ya shigo
gidan
da qafar dama sannan yayi mata sallama ya shiga
Amma fa Ango kar ka manta ba hakanan zaka
shiga ba ba wata 'yar leda a'a yana daga cikin
tsarin musulumci ka shiga da wani abu na ci Ko
nama, ko kifi, ko Naman kaza, ko tsire, da dan
kayan tsotse-tsotse me dadi wanda za'a ci a sha
ayi Nishadi ayi hira irin ta masoya
Amma fa kafin ayi wannan ciye-ciyen da shaye-
shayen A tsarin Musulumci bisa koyarwar Manzo
(s.a.w) Ango da Amarya zasu fara yin Alwala ne
suyi sallah raka'a 2 ta nafilah don godewa Allah
idan suka idar sai ya dafa kanta yace; Allahumma
inniy As'aluka khairuha wa khairu ma jabaltaha
alaihi wa a'uzu bika sharraha wa sharru ma
jabaltaha alihi
Fassara (ya Allah aina roqonka Alkhairinta da
Alkhairin da ka ginata akansa, kuma ina neman
tsarinka daga sharrinta da sharrin da ka ginata a
kanshi)
Anan zamu tsaya se a darasi na gaba zamu dora
daga inda muka tsaya da yardar Allahu
Allah yasa mu dace Ameen
Daga Zamantakewar Aure ga ma'aurata/whatsap
Share:

5 comments:

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive