shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Saturday, 18 July 2015

WACE CE ITA? 27

WACE CE ITA..?? 27



by
Abba-Gana

{sharifin~zamani}

Wallahi na gaya miki WACE CE ITA, ba kowa
bace illa house girl dina, house girl take saka
English Wear?? house girl kake rungumewa kana
photo da ita?? Haba farhaaah kada ka mayar
dani qaramar yarinya mana! no hafsa wallahi ba
haka bane kin gane yarinyar batada wayo ko
kadan kuma zata tafi gauyensune da umma ta
dawo shine na siyo mata tufafi, kuma wallahi
kinji na rantse umma tace in siya mata duk
abinda take so, tunda ta kusa tafiya, kiyi haquri
wallahi ba komai tsakanina da ita, mi zanyi da
mai aikina, haba aiba class dina bane, yarinyace
fa qarama ya kanne mata ido, ai dama ka gware
a sweet mouth, yayi kissing din gefen fuskarta,
muje daga ciki tana jikinsa har suka shigo,
dakinsa suka wuce nan dai yachi gaba da
rarrashi har mai afkuwa ta afku, nidai abba idan
zasuyi labewa nake sai sun kammala inshigo
ciki, Allah ya shirya mana zuri'a kwanan hafsa
biyu a gidan amma farhaan bai bari sun hadu da
iffaat ba Dan a labarin data bashi ya gane ba
qaramar yar ta'adda bace kuma bata mantuwa
bare yafiya, daukar fansa gunta wajibine..
********
Ayau ne su umma zasu dawo farhaaah Dan dole
ya karbo mata tufafin da ya dinka mata atamfa
biyu les uku, yace ta saka idan su umma sunzo
ya bata turaruka da sure duk ta riqa sakawa, da
yamma su umma da abbansu da farahnax suka
iso farhaan ya rungume farahnax suna tafe suna
tadi, da guduna naje gunta ina hajiya sannu da
zuwa ta kalleni, iye yarinyar hajiya an girma an
qara kyau haskene kawai bakiyiba har yanzu,
ina zatayi haske tunda bata wanka, ta gaida
Alhajin nasu ta gaida farahnax kaman batajiba ta
qara gaisheta, da dalla mata harara, kin ishi
mutane, haba naji mana, farhan ya kwashe da
dariya, yace sister ba sauqi ai iffaat akwai naci
tun xuwan iffat jininsu bai hadu dana farahnax
ba, ta tabe baki, tajoyo gun hajiya tafara surutu
batama bari su hutaba saida farahnax ta daka
mata tsawa sannan ta natsu,
Sumi sumi ta wuce dakinta bata qara fitowaba
sai gobe da safe shima hajiya ta kirata tazo aci
abinci, farahnax tana bacci lokacin da sai taga
tsiya,
***
Bayan kwana hudu da dawowarsu, suna zaune
hajiya da Alhaji suna kallo, saiga daya daga cikin
yan matan farhaan tazo, tana zuwa taga
iyayensa saita wayance tace kuskuren gida tayi,
tana fita iffaat tacema hajiya wallahi qarya
takeyifa hajiya qawar farhaan ce nan ma take
kwana har dukana ta tabayi
TOFA ZATA TONA ASIRIN FARHAAN MUJE ZUWA







by
Abba_Gana


{sharifin~zamani}
Share:

0 comments:

Post a Comment

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive