shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Wednesday 22 July 2015

WACE CE********ITA? 74

computerimages1.jpg

WACE CE ITA..?? 74
Na ABBA-GANA
Yarinyar taji jiki matuqa sai kuka takeyi, babban
baqin cikinta billen data mata cox gashi zai fito
nan gaba amma bille bazai baceba har abada ta
fara tunanin WACE CE ITA?? Mrs PURHUUN
kuma?? waima da wane dalili ta mata haka??
Ta gaji ta rarrafa taje gidansu tana kuka..!
Ran iffat yayi sanyi farhaan na dawowa ta
kalleshi ta kwashe da dariya ya juyo ya kalleta
yace lafiya? Ta wani daga ido alamar dawa
kake? Yace hmmm yasan tabbas akwai abinda
takema dariya, sai daibai bazai kulataba.
Iffaat haka ta riqa bin farhaan a latitude saida
tama yan matanshi shida aski hadda su ramcy
ko ina hafsa take ohoo taso ta aske hafsa ta
mata bille....
*****
Ranar sun fito lecture ta hadu da wata tsohuwar
qawarta Aisha armiya'u mada. Sun Dan yi skull
tare da ita tanason iffat sosai bayan sun gaisa
take bata labarin tayi aure tanata tayata murna
hardai tace zataje gidanta bayan lecture sunje
gida akan hanya ta siya mata abinci Dan iffaat
har yau bata iya girkiba hasalima bata taba
girkiba saidai dafa tea, hatta kunna gas har yau
bata iyaba....
Bayan sun qare chin abinci suna tadi saiga
farhaan ya shigo, armiya'u ta gaidashi ya amsa
iffat kam ko motsi tadai kalleshi kawai, bayan ya
wuce ta kalleta tace iffaat wannan ne mijinki?
Tace eh kinsan shine? Tace Eh nasanshi, iffaat
aranta tace wallahi zan miki bille kuwa. Ina kika
sanshi? No tunda dadewa sunyi soyayyah da
wata cousin dina but Allah bai qaddari
aurensuba, iffaat tace eyyah aure nufin Allah ne.!
Eh hakane har an bar zancen amma iffaat sarkin
kishi abin yana cinta.
Chan tace ya sunan cousin din taki? Tace hafsa,
amma sun rabu yanda tace min wai yasa house
girl dinsa ta mata wulaqanci abin dai ba dadin ji
wallahi...
Nidai nace ko baka son mace ai ba haka ya dace
kayi Dan ka rabu da itaba....
Ka gaya mata bazaka auretaba sai a zauna
lafiya iffaat tayi murmushi wato abinda ta mata
ya rabasu da farhaan lallai aikinta yayi kyau..
A munafunce tace Allah sarki kinsan mazan
yanxu sai a hankali , tanason ta sami
information a gurinta,
Kuma ai farhaan ya damu da ita har ya bani
labarinta, armiya'u najin an fadi haka sai ta saki
jiki dama tana tsoron tayi siririn baha ya
zamana batasan da zancen ba.....by abba gana
Share:

1 comment:

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive