shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Sunday 26 July 2015

WACE CE*********ITA? 76

computerimages1.jpg

WACE CE ITA..??

76


***********by********

Muhd_Abba ~Gana


Au kace min karuwanka koda yake suma abokan
aikine tunda dasu ake iskancin no no no na
manta wayewace, ko ba wayewa bace?! ranshi
ya baci, sai ya share yaci gaba da magana
kinsan kuwa kan haka wata har qara ta shigar
kotu dagayar na rufe case dinnan,? iffaat tayi
dariya hadda kwalla, wallahi da ka bari an tafi
dani kawai kaga sai kaji dadin kawo su har cikin
gida kamar yanda ka saba,! shiru yayi aransa
yace wannan duk abinda aka fada tanada amsa,
shikam gara kawai ya nemi shiri gunta koya
sami sassauci dama laifin sane dabai nuna mata
shi wayeba da yanxu rawar ta chanxa amma
soon zata shigo hannu.. chan yace iffaat kinsan
kuwa ina tsananin sonki? Kinsan tun yaushe
nake fama da sonki cikin rayuwata? Please iffaat
kidaina wahala min da zuciya... Wani sanyi taji a
ranta inaga tinda tazo duniya bata taba jin
kalma mai dadi kamar wannan ba, amma bata
nunaba Sam, iffaat ki tausayawa rayuwa wallahi
wasu abubuwan duk rashin ki yake sa ina
aikatasu...¡!
Ta kalleshi ta watsa mai harara Malam Dan
kawai yan matanka sun gudu shine zaka lallabo
gurina ka min wayo ko? To kayi letti
bazakasamu hakanba,
No iffaat ni ba sai na sami komai a wajenkiba
just kawai ki amince dani maisonkine, mudaina
rigima nagaji. wallahi ina axabtuwa da rashinki,
guntun tsaki taja, ta koma ta kwanta ta dauki
wayanta ta danna recoding duk abinda yake fada
tana dauka har ya qare batace dashi komaiba,
ya qare yazo kusa da ita tayi sauri ta kashe ya
dafa kafadarta ta watsomai ido miye haka wai?
Ta bani dariya miji ya taba mata tana miye
haka!?
Yace ba komai yakai hannunsa akan gashinta ya
shafa yace kizo na gyara miki gashin ki!
Kallonsa kawai tayi yanda ya chanza ya bata
tsoro ta yinqura zata tashi ya danneta ta koma
kwance ta kalleshi wai mi kakesone Malam? Ya
kawo bakinsa daidai da kunnenta ya mata rada
saida tsikar jikinta ta tashi yace ke nakeso
iffaat, tace Banganeba! ina nufi matata nakeso!
Tofa yau akeyinta gata kwance duk ya dabai
bayeta, yana zauna qasa hmmm kawai tace bata
ce komaiba tana jinsa yana Dan mata wai waye
a qirji alamar yanason ya aika hannunsa ciki,
Yya farhaan ina zuwa bari nayi fitsari. Ya gane
guduwa takeson tayi sai yace muje na rakaki,!
Burinta dai ta tashi zaune ya daga mata ta tashi
zaune muje mana. Ta harareshi nama fasa
xuwa. Murmushi yayi yace idan kina tsiwa kinfi
kyau.! aransa yace sai kin shigo hannunna
yarinya ya miqe ya shiga daki,
Iffaat kam dadine yake Neman ya hallakata
dama Ashe yanasonta? Da tasani ta tambayeshi
tun yaushe yakesonta tayi murmushi ta shafa
gashinta, ta tuna shine mutum na farko daya
fara gyara mata gashinta! Ta qara murmusawa
ta tashi tayi sallah...
Goben ranar farhaan ya ya fitowa office wata
budurwarsa ta kirashi tace su hadu wani guri
kamar bazai jeba sai kawai ya wuce gurin iffaat
kuma tana sukul bayan ta fito lecture sai ta
duba latitude dinta taga farhan yananan kusa da
skull dinsu, har ta qara shiga lecture ta fito bai
motsa daga gunba tayi refreshing still yana gun
tayi zooming sosai taga gurin a qafa ta tattaka
koda taje ta qara refreshing taga itama tana
gurin nisansu Kadan ne, koda ta daga kai sai ga
motarsa da wata mota,! Tayi tsaye ta rasa
yanda zatayi, ta duba ba kowa a gurin, sai mai
gadi, tanuna ma mai gadin gurin hotonsa tace
yaga wannan yace eh yana ciki.! tayi shiru ya
zata shiga gurin aka nuna mata dakin tana
kallon dakin amma ta kasa qarasawa sai ta fito
Dan tasan baqin ciki kawai zata gani idan ma
taje din tana hanyar dawowa sai taga police
station tayi murmushi wallahi yau farhaan sai ka
kwana a Gidan yayan sanda direct gurin su
taje........
Muje zuwaa




Muhd Abba~Gana
Share:

1 comment:

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive