shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Monday 27 July 2015

WACE CE****ITA? 98-99-100 (karshe)

computerimages1.jpg





*********by*********

muhd-Abba~Gana


To amaryaf taxo ina daidai da ita, yadan
muskuta dama akwai wata yarinya Dana gani ta
kwanta min arai inaga xan kawoma su Yy
Suhaila ita tunda tanason anti amarya, Yy
Suhaila suke kiran Yar tasu da ita.
iffaat hararanshi tayi tace wallahi baka isaba,
yayi dariya yace kefa kika ce taxo kina daidai da
ita,! Ta fuske tace eh ta murguda baki, farhaan
yayi dariya ya tashi ya shige, har yakai qofar
bayi bari nayi wanka xan kawo miki ita ki
ganta..
Iffaat kam taji ba daidaiba, harya fara wanka ta
kasa haqura ya fito ta bishi bayi Yy farhaan
waida gaske kakeyi? Yayi dariya sosai sannan
yace eh mana ya wanke ko ina xai dauraye jiki
ta kashe fanfo ta fara bala'e wallahi baxai
yiwuba, ai wannan sharrine, yace aah kinji
yarinya ke kinxama chuss dole na dauko sabuwa
a Leda na bare ta kenifa sai nayi mace hudu Dan
ki sani, kii kunna min ruwana mana, ta fara
kuka, wallahi sai ta gayawa umma yace umma
ai xataso a kawo mata sabuwar suruka ta haifo
mata jikoki, ba kece kin daina mini wankaba ai
dole na nemo mai mini wanka Dan ni Dan lelene,
cikin kuka tace xan riqa maka wanka wallahi,
yace to ki fara yanxu, ta kuwa kunna ruwa tamai
wanka Tass suka fito ta shirya shi sai yan
hawaye takeyi, abin yabana bashi dariya ba
kadan ba, tana zaune saiga Yy Suhaila ta shigo
iffaat tace ke get out masu tsokane tsokane
kawai, yarinya tayi tsaye bata gane dawan
gariba, farhaan yace Yy Suhaila kuje wasa kinji
yarinyar anti amarya tace yeeeeeeeee ta tafi da
gudu, farhaan yaga yanda iffaat ta hade fuska ta
miqe da qarfi zata fara yankomai bala'e ya
janyo ta ta fado jikinsa haba Yar gidan umma ni
na Isa na qara aure yanda nake da mace kamar
ki ai kin wuce 1 of 4 ke ta dabance kullum sweat
kike qarawa, ya fara kissing dinta, tace bayan
kace min chuss yace wallahi wasa nake miki
kinfi komai daraja a gurina kece sanadin
shiryuwata kuma kin haifomin Yaya masu kyau
masu kama dake, ta qara shigewa jikin sa tana
mai nata salon nidai sai na fito na basu guri
suci soyayyah kar na makance,....
TAMMAT BI HAMDILLAH....
Qarshe wannan littafin kenan
Ina godiya ga dinbin masoya da suke bibiyar ta a
wannan Dan qaramin littafi na WACE CE ITA.. ina
godiya ga masu bani shawara da Masu mini
gyara hadda masu zagi ban barku a bayaba ina
godiya matuqa Allah ya saka da alkhairi,
Nasan hausar tawa sai a hankali kuna qoqari
gurin karantawa...
... sai mun hadu wani book mai
suna..........."QARIN JINI"
nagode sosai
Don shawara ko gyara ga number ta +2349039210365
Banda tambayar wane guri nake please...
MUHAMMAD ABBA GANA ke muku fatan
alkhairi.
Share:

6 comments:

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive