shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Saturday 18 July 2015

WACE CE ITA? 19

.: WACE CE ITA..?? 19
Na ABBA GANA
Habawa!! iffaat bata dubu girmar matarba Dan
kobata kaiba zata kai 25yrs ita kuwa yanxu take
Shiga14, itama ta wanketa da wawan mari
daidai shigowar farhaan, kee iffaat lafiyanki?
hafsa ta riqe kumatu tana mamaki, yau yar aiki
take dukanta, tasan tafi qarfinta Dan ubanta
mashhurin mai kudine itama kawai tanason
farhaan ne take biyoshi har gida amma tafi
qarfinsa, yana zuwa daidai ita hasale a ya
wanketa da mari biyu masu kyau saida ta fadi,
ya nunata da yatsa, ina Dada jaddadamiki ke ba
kowa bace illa mai aikina kuma bazan maidaki
gidankuba anan zaki ci gaba da zama, kinamin
bauta, idan kikayi ba daidaiba am always ready
na babbalaki,dama sabida umma nake raga miki
so naga ba amfanin haka, qara in nuna miki ni
waye, stupid girl kawai ya, rungume hafsa yana
bata haquri, hafsa ranta yayi fari Sol Dan yayi
hukuncin da ya mata dadi, ta kuwa narke a
jikinsa farhaan mai farin jinin yan mata.
Ta miqe tsaye taja ta toge ta rasa abinda zatayi
ta rage haushi kuma ta bashi haushi ya
sallameta amma ina kwakwalwanta baya aiki ko
kadan hasalima tausayinsa takeji,
*
Tafita daga gidan taje waje kallon yan mata,
wata yarinya da take yawan gani tana wucewa
yarinyar ta shiga ranta har takeji ina mazata yi
qawance da ita, wata zuciyar tace a haka zatayi
qawance dake kina duqun duqun, ta kalli jikinta
ta tuna tafi wata daya a gidannan amma duka
wankanta uku, kamar yan makarantar su jabo
basa wanka daga frdy sai frdy..
Ta kalli kanta aranta ta fara imagine irin
gasunan tare da yarinyar suna driving a mota
Habawa ta gyalgyale da dariya hadda buga qafa
a qasa, har ta manta da an mammareta ita
kadai kamar zararriya, lallai idan har tayi
qawance da yarinyar chan Yar baqa ta qare
qawance a duniya, tana nan zaune taji kamar
maganar farhaan saida hanjin cikinta suka juya
dan kuwa shine, lallai kamin ta ruga ta shiga
gida zai iya hangota, kamar monkey dinda ya
kirata haka ta Dane bishiyar da take zaune
gurinta farhaan yazo daidai bishiyar ya zatsa
yana danna waya.....
Share:

0 comments:

Post a Comment

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive