shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Saturday, 18 July 2015

WACE CE ITA? #23

WACE CE ITA..?? 23
Na BBA GANA
Cox a rana sai tayi brush Sau biyar ba'ayi
kwana sati day ba suka fara cire wannan lakar,
kuma tsatsar ta fara bacewa,
Ranar tana zaune tana charafke sai ga farhaan,
dama bata gaidashi idan yazo ya zauna yace
yau kuma TV ake kallo da charafke, ta juyo ta
kalleshi tayi dariya, tace eh so nake in zama yar
gayu irin na matan Tv ya kalleta sosai sai yau
ya kula tana da wushirya,idan ba idonsa suke
masa gixo ba yaga haqoranta sun cire wannan
laka lakar na da,.
Yace gashi kuwa su Umma zasu dawo anan
zasuyi azumi, Dan murna batasan lokacinda ta
tashi tsayeba Ashe nayi kusa tafiya gida,? Naga
su dije da rukayya da goggo, tanata dariya, lallai
gaskiya ya hango, haqoranta sunyi haske, kinga
idan kin tafi kin huta dani ko, ta kyalktale da
dariya saida kumatunta ya lotsa, ai zama da
mugu irinka sai An shirya kamfaci arzikin ina
tausayinka, shi yasa duk matanka suke guduwa
duk matar daka aura sai ta gudu, kalli fa cikin
wata biyar saida kayi Aure 8 lallai yarinyar nan
batada wayo,! ita ta dauka duk matanane kena,
hahaha nine mugu iffaat?? babba ma kuwa. Ta
fada ba tareda shakkar komaiba bakya kunyar
fadamin haka a gabana? lallai kin girma, ta
kalleshi ta tabe baki, ai gaskiya na fada, nima
yanzu zan shirya suna dawowa sai in tafi
gidako? Taci gaba to yanxu kai zaka mini
dunkin sallah ko hajiya??
Yagyara zama ni xan miki ai ni kike yiwa aiki ko?
Eh Kaine maigiana, ta juyo tana fuskantarshi
kasan wani abu,?? Saikin fada, naga aminar
baba sule idan ta dawo aikibirnib sai ta dawo da
kayan gayu, tufafi sabbi qanzon shinkafa sabulai,
abubuwa dai da yawa na birni, ni ina zan
samu?? yayi murmushi dama tanada surutu
haka? Yace kema da kina min aiki da kyau da
duk zan siya miki abubuwan da kika lissafa
hadda qari ma zan miki, amma ke bayan tsiwa
da rashin kunya da zubar min da mutunci ba
abinda kika iya LA ilaha illallahu, yanzu duk
aikinda na maka haka zakace? kallifa baka taba
dukana na ramaba, au da ramawa kikeyi?
Taaaab wallahi a qauyen mu komi girman qato
idan ya dakemu sai mun rama, kai hadda
shugaban yan sandan garinmu ya dakemu
mukaje gidan sa da dare muka fasa mai mota,
ya fito da I do da gaske kikeye??
Ta qara gyalgyalewa da dariya sai tamai kyau,
wallahi da gaske nakeyi, kicemi ke yar
ta'addace...!
Share:

0 comments:

Post a Comment

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive