shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wanda aka fi sani da hausa novel wanda ni Muhammad abba gana nake rubutawa dan wayar tare da fadakarwa ga mutane a yanayin da muke ciki.

Thursday 22 October 2015

SIYAMA***1

siyama.jpg

1siyama

Zaune take akan kujera ta dora kafa daya kan daya tana kallon wani series film mai suna glamorosa da alama film din ya tafi da hankalinta kana kallonta kasan hankalinta a kwance yake siyama kenan 'ya daya tilo ga alhaji abdulmalik aliyu shahararen mai kudi wanda ake jidashi.siyama ta tashi cikin gata sbd ita kadai ALLAH yabawa iyayenta duk da gatan da siyama kedashi iyayenta sun bata tarbiyya sosai tayi illimin addini mai zurfi dana zamani .iyayenta suna mutukar kaunarta duk abunda take so suna yimata.tayi karatu ne a oxford university inda takaranci micro biology sannan tadawo gida tacigaba da rayuwarta yanxu tanada shekara 19 aduniya ita arayuwarta abunda bata damu dashi ba shine soyayya duk da samarin da suke zuwa gurinta 'ya'yan ministoci da gwamnoni da sanatoci duk basa gabanta.Ammi tayi fadan har tagaji amma ita tace aure nufi ne na ALLAH idan lokaci yayi zatayi...............
Share:

8 comments:

pls drop down your comment......
dan Allah ku ajiye comment.

Tallata Kayanka

Guide Tricks Blog

Be With Me Technology

Popular Posts

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Blog Archive